

Hukumar kula da ‘yan Najeriya mazauna kasashen waje ta sanar da cewa ‘yan Najeriya 288 ne suka dawo daga Hadaddiyar Daular Larabawa inda suka sauka a...
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun sace mutane shida cikinsu har da tsohon kansila mai wakiltar mazabar Wanke a birnin Gusau dake jihar Zamfara...
Majalisar dinkin duniya ta bukaci matasa da su kasance masu neman na kansu hadi da jajircewa wajen neman ilimi da nufin inganta tattalin arzikin kasashen su....
Rundunar sojin kasar nan ta ce, ta kama wasu mutane takwas da ta ke zargi suna tada zaune tsaye da kuma kashe wasu al’umma da basu-ji-basu...
Gwamnatin jihar Katsina ta gargadi kungiyoyi masu zaman kansu da su kauracewa shiga sansanonin ‘yan gudun hijiran da ke fadin jihar. Gwamnan jihar Aminu Masari ne...
Jami’an rundunar ‘yan sanda dake aikin sintiri na jihar Nasarawa sun kama wasu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne da satar mutane su 27....
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta ce zata daukaka kara zuwa kotun koli kan hukunci masu cin karo da juna da kotun dukaka...
Wata matashiya mazauniyar unguwar Tudun Maliki a nan Kano ta yi ƙorafin cewa kwamandan hukumar Hisbah na ƙaramar hukumar Kumbotso ya ci zarafinta. Matashiyar wadda ta...
Wata kungiya mai zaman kanta dake aiki a jihar Niger ta tallafawa masu bukata ta musamman da tallafin kudi dai-dai lokacin da ake fuskantar matsalolin tattalin...
Rundunar ‘yan-sandan Jihar Taraba ta ce, ‘yan bindiga sun kashe shugaban wata makaranta mai zaman kanta Alhaji Danlami Shamaki. Jami’in hulda da Jama’a na rundunar DSP...