

Mataimakin babban kwantorala na gidan gyaran hali na Kano, Garba Mu’azu Chiranchi, ya ja hankalin al’ummar jihar Kano da su rika bin dokokin da gwamnati ta...
Mataimakin gwamnan Bauchi Baba Tela wanda aka tabbatar ya kamu da cutar Covid-19 a makon da ya gabata ya samu sauki, an kuma sallame shi daga...
Gwamnatin jihar Kaduna ta sassauta dokar kulle ta lockdown, bayan an shafe tsawon watanni. Gwamna Nasir El-Rufa’I ne ya bayyana hakan a jawabin da ya gabatarwa...
Babban bankin kasa (CBN), ya ce, wadanda suka samu nasarar cin gajiyar bashin tallafin corona na naira biliyan hamsin da bankin ya ware, za su fara...
Gwamnatin tarayya ta ce cikin makon da muke ciki ne, za ta fara biyan ma’aikatan lafiya kudaden alawus-alawus din su na yakin da suke yi da...
Gwamnatin tarayya ta ce da zarar an dage dokar hana zirga-zirga tsakanin jihohi a kasar nan zata fara shirye-shirye kan yadda za’a koma makarantu a kasar...
Kwamishinan kula da harkokin Addini na jihar Kano, Malam Muhammad Tahar Adamu yace Almajiranci dadaddiyar hanya ce ta koyar da ilimin Addinin Musulunci. Malam Muhammad Tahar...
Fyade wani nau’i ne na cin zarafin bil adama walau mace ko namiji sai dai galibi yafi faruwa kan jinsin mata, ta hanyar tursasasu yin lalatadasu,...
Gwamnatin Jihar jigawa ta bude dukkanin kasuwannin jihar da ke ci mako-mako, sai dai bisa sharadin za a rika bin dokokin da aka gindayawa ‘yan kasuwar....
Yanzu haka dai mutane 450 ne hukumomi suka tabbatar sun warke daga cutar Corona a Kano. Ma’aikatar lafiya ta Kano a shafin Twitter ta sanar cewa...