

Hukumar dakile bazuwar cutuka ta kasa NCDC ta ce an samu karin mutane 389 dake dauke da cutar Covid-19 a sassa daban-daban na kasar nan. NCDC...
Hukumar dakile yaduwar cutuka ta kasa NCDC tace an samu bullar cutar Covid-19 a jihar Kogi. Cikin jadawalin wadanda suka kamu da cutar da NCDC ta...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-rufai ya kara tsawaita dokar kulle da zaman gida tsawon makonni biyu a jihar. Mataimakiyar gwamnan jihar Dakta Hadiza Sabuwa Balarabe...
‘Yan Kasuwa sun bukaci gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, da ya duba dokar kulle na zaman gida tare da bada dama ga ‘yan Kasuwannin...
Hukumomin a jahar Damagaram sun kaddamar da fara feshin maganin rigakafin Covid-19 a cikin makarantun boko A sadiyar Litinin dinnan ne shugaban kwamitin yaki da wannan...
Maimartaba Sarkin Alhaji Aminu Ado Bayero yayi kira ga al’ummar Kano da su kiyaye dangane da yanayin da ake ciki na annobar Covid-19 da ta janyo...
Al’ummar jamhuriyar Nijar sun bi sahun takwarorin su daga kasashen musulman duniya wajen shagulgulan salla karama. A jiya ne dai majalisar musulunci ta kasar ta fitar...
Maimartaba Sarkin Zazzau Alhaji Shehu Idris ya ce ranar Lahadi itace ranar Sallah a garin Zaria. Cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Wazirin Zazzau,...
Rahotonnin daga fadar Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar na cewa ba a ga jinjirin watan Shawwal ba a yau Juma’a. Hakan na nufi musulmi za...
Kwamitin kar ta kwana kan yaki da cutar Corona a Kano ya bukaci kungiyoyin telolin da za suyi dinkin takunkumin fuska da Gwamnatin Kano ta bayar...