

Gwamnatin jihar Katsina ta ce daga yanzu babu sauran sasanci tsakaninta da masu aikata ta’addanci a jihar. Haka zalika gwamnatin ta Katsina ta nemi gwamnatin tarayya...
Kasashen duniya na cigaba da Allah wadai da matakin kasar Isra’ila na kaddamar da shirin mamaye wani bangare da ke Gabar Yamma da Kogin Jordan, yayinda...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta bude filayen jiragen saman kasar nan a ranar takwas ga watan Yulin 2020. Ministan sufurin sama Hadi Sirika ne ya...
Hukumar kayyade farashin man fetur ta Najeriya ta sanar da cewa an kara farashin man daga naira 140.80 zuwa 143.80 kan kowacce lita. Wata sanarwa mai...
Jami’ar Bayero ta mayar da malaman kwantaragin da ta sallama daga aiki. A baya hukumar gudanarwar jami’ar ta sallami malaman, sakamakon sabon tsarin biyan albashi na...
Hukumar shirya gasar cin kofin Nahiyar Afirka CAF ta sanar da dage gasar da za a yi a shekarar 2021 zuwa watan Janairun 2022. Hukumar ta...
Kimanin mutane 45 ne suka rasa rayukansu a yayin wasu rikice-rikice na kabilanci a kasar Sudan ta Kudu, in ji hukumomin kasar. Akalla mutane 18 suka...
Tsohon Mataimakin shugaban rukunin tashoshin freedom rediyo, Mallam Umar Saidu Tudunwada, ya rasu a ranar 30 ga watan Yunin 2019. Marigayi Tudunwada ya rasu ranar Lahadi...
‘Yan majalisar sun yi zama na dan wani lokaci, kafin daga bisani majalisar ta yanke shawarar dage zamanta na ranar Laraba. Sanarwar ta biyo bayan wani...
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce ma’aikata za su koma bakin aiki daga ranar Litinin, wanda ya yi dai-dai da ranar shida ga watan Yuli. Gwamna Muhammad...