

Duba da muhimmancin ilimi a fadin kasar nan aka samar da makarantu masu zaman kansu don cike gurbin gazzawar da makarantun gwamnati suka yi. Sai dai...
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jagoranta kwamitin na mutane biyar karkashin jami’yyar APC dangane da rikicin da ke afkuwa a jam’iyyar ta APC a jihar Edo....
Gamayyar masu shiryawa da kuma jaruman masana’antar fina-finan Hausa ta Kannywood sun karrama sabon kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kano CP. Habu Ahmed Sani. Yayin wata...
Masu fashin baki kan al’amuran yau da kullum sun bayyana cewar ofishin karbar korafe-kaorafe da yaki da cin hanci da karbar rashawa na jihar Kano karkashin...
YADDA AKA KAI HARI BABBAN MASSALLACIN A ranar 28 ga watan Nuwambar Shekarar 2014 ne al’ummar jahar Kano suka fuskanci wani mummunan hari da ba’a taba...
Jami’an Hukumar Hisba ta jihar Kano sun sami nasarar cafke wasu mata da maza da ake zargin suna zaman kansu a unguwar na’ibawa da ke yankin...
Rundunar ‘yan sanda Katsina ta bayyana kashe wani da ake zargin barawon shanu tare da ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a...
Barista Ibrahim Sule ya ce rashin bin umarnin kotu da wasu gwamnatoci da masu madafan iko a kasar nan ke yi na taka rawa wajen ta’azzara...
Gwamnatin jihar Kano ta yi alkawarin samar da jakadun wayar da kai na al’umma wato Education Vanguard , a mazabu 484 dake fadin jihar Kano don...
Kungiyar malaman kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar Kano, ta baiwa gwamnatin jihar Kano wa’adin mako guda ta daina sayar da filayen makarantar ga jama’a ko...