

Ministan Kuɗi kuma Mai Kula da Tattalin Arziki, , ya bayyana farin cikinsa kan yadda tattalin arzikin Najeriya ya bunƙasa da kashi 4.07 cikin ɗari a...
Najeriya da Kamaru sun rattaba hannu kan wata yarjejeniya da nufin ƙarfafa tsaro da inganta harkokin sufurin jiragen sama tsakanin ƙasashen biyu. Ministan Harkokin Sufurin...
Wata gobara ta tashi a ranar Juma’a ta cinye wasu sassa na fadar Emir of Jama’a da ke Kafanchan, hedikwatar ƙaramar hukumar Jema’a a Jihar Kaduna....
Jam’iyyun adawa a Najeriya, sun fara mayar da martani kan sabon jadawalin da hukumar zaben kasar ta fitar dangane da babban zaben 2027. Jam’iyyar adawa...
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci Majalisar Wakilai ta sanya matakan kariya a cikin gyaran kundin tsarin mulki domin kafa ‘yan sandan jiha, ta yadda...
Gwamnatin Jihar Kano ta fara kwato motoci mallakin gwamnati da wasu tsofaffin kwamishinoni suka tafi da su bayan yin murabus din su. Shugaban Hukumar karbar...
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya musanta zargin cewa gwamnatin sa na ƙoƙarin mayar da kasar nan a tsarin jam’iyya ɗaya ko raunana jam’iyyun adawa. ...
Gwamnatin Jihar Kano ta yi wa ma’aikatan ta su 130 ƙarin girma. Wata sanarwa da Daraktan Wayar da Kan jama’a na Hukumar kula da harkokin...
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta kasa da kasa ta Amnesty International, ta bukaci hukumomin Najeriya da su gudanar da bincike kan kisan matafiya a Jihar...
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta Najeriya, JAMB, ta yi hasashen samun kuɗaɗen shiga watau IGR har naira biliyan 23 da miliyan 800 a shekarar...