

Shugaban Kungiyar gamayyar Manoma ta Najeriya AFAN Alhaji Muhammad Magaji Gettado, ya ce, matakin da gwamnatin tarayya ke shirin dauka na tallafawa manoman rani da na...
Dakarun Rundunar sojin Najeriya, sun hallaka yan ta’adda 16 tare da kwato mutune 11 da aka sace a yankin arewa maso gabashin kasar nan Dakarun sun...
Ministan ayyuka na kasa injiniya David Umahi ya ce a shirye yake ya ajiye aikinsa idan aka tabbatar cewa aikin hanyar Abuja Kaduna Kano ba’a yi...
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya zaɓi Amb. Ismail Abba Yusuf a matsayin sabon shugaban hukumar alhazai ta ƙasa (NAHCON). Wata sanarwa da ta fito daga mai...
Rundunar sojin kasar nan, ta ce dakarunta sun daƙile wani hari da yan tada kayar baya na ISWAP suka kai kan sansanin soji da ke Auno...
Hukumar Tsaron farin kaya ta DSS ta yi da gargadin tsaro ga rundunar ‘yan sandan jihar Kwara kan yiwuwar kai wani sabon hari a kauyen Gbabe...
Babban Hafsan Tsaron kasar nan , Janar Olufemi Oluyede, ya ce za a tura rundunar sojoji ta musamman zuwa Jihar Kwara da wasu sassan Jihar Neja...
Gobara ta kone shaguna 10 a kasuwar Kafin Maiyaki da ke Karamar Hukumar Kiru a jihar Kano. Rahotanni sun bayyana cewa, gobarar ta tashi ne...
Gwamnatin Jihar Kwara ta musanta rahotannin da ake yadawa a kafafen sada zumunta cewa wani ɗan bautar ƙasa ya rasa ransa sakamakon kamuwa da zazzbin Lassa,...
Rundunar sojin Najeriya, ta sanar da tura dakaru na musamman zuwa jihar Filato domin daƙile ayyukan ’yan bindiga da kuma fuskantar sabon ɓarkewar hare-haren rashin tsaro...