

Gwamnatin Burkina Faso ta ce an tilastawa wani jirgin saman sojin saman Najeriya , da ke ɗauke da sojoji 11 sauka a ƙasar a ranar Litinin...
Sifeto janar na Yan Sandan Najeiya Kayode Egbetokun, ya ce, babu wata hukuma a fadin Najeriya da ke fuskantar mummunan tasiri daga labaran karya kamar ta...
Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci a Jihar Kano ta ce za ta ci gaba da zurfafa bincike kan badakalar da ake zargin...
Tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya soki albashi da kuɗaɗen gudanarwa da ’yan majalisar tarayya ke karɓa, yana mai cewa bai dace a rinka biyansu wadannan...
Tsohon Gwamnan Kano kuma dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NNPP, a zaben shekarar 2023 , Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya soki gwamnatin tarayya, da cewa...
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da ceto ɗalibai 100 daga cikin mutane 315 da ’yan bindiga suka sace a Makarantar St. Mary’s da ke Papiri, ƙaramar hukumar...
Tsohon shugaban hukumar zaɓe ta Najeriya INEC, Farfesa Attahiru Jega, ya yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta daina nada ’yan siyasa marasa kwarewa da mutanen...
Ana zaman dar-dar a garin Yalwan Musari dake karamar hukumar Guri ta jihar Jigawa Biyo bayan rikicin da Ake zargin makiyaya da haifarwa kauyen. Wani...
Ministan harkokin cikin gida na Jamhuriyar Benin ya bayyana a gidan talabijin ɗin ƙasar domin sanar da cewa yunƙurin juyin mulkin da wasu sojoji suka yi...
Tawagar ‘yanmajalisar Amurka ta iso nan Najeriya a yau Lahadi domin bincike kan sahihancin iƙirarin yi iwa Kiristoci kisan gilla. mai bai wa shugaban Najeriya shawara...