

Gamayyar kungiyoyin ma’aikatan lafiya ta ƙasa JUHESU sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta biya musu bukatun su kafin wa’adin tafiya yajin aikin su ya...
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta tabbatar da kama wasu masu garkuwa da mutane su biyu da kuma masu kai musu rahoton sirri. Kakakin rundunar SP...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya amince da bai wa gidajen Redio da Talabijin guda 159 lasisi, don fara aiki a ƙasar nan. Shugaban hukumar kula da...
Rundunar Sojin Ruwa ta ƙasar nan ta nesanta kan ta da Kwamando Jamila Abubakar, jami’ar da ta zargi sojojin kasar Chadi da sayar da makamansu idan...
Ministan shari’a kuma antoni janar na ƙasa Abubakar Malami ya ce, ma’aikatar shari’a ta karbi buƙatu 320 a madadin wasu da aka yanke wa hukuncin kisa...
Hukumar bunƙasa fasahar sadarwa ta zamani ta ƙasa NITDA ta ce, fasahar sadarwa na taka muhummiyar rawa wujen bunkasa tattalin arziki a kasar nan da ma...
Mai martaba sarkin Karaye Alhaji Ibrahim Abubakar na II ya dakatar da dagacin Madobawa Malam Shehu Umar daga mukaminsa. Hakan na cikin wata sanarwar da mai...
Wata babbar jami’ar sojin ruwan kasar nan Kwamado Jamila Abubakar ta yi zargin cewa akasarin haramtattun makaman da ake satar shigowa da su kasar nan na...
Rundunar sojin saman kasar nan ta ce ta kammala tsare-tsaren da suka kamata na sauya tsarin biyan fanshon ma’aikatanta zuwa na zamani. Shugaban hukumar fansho na...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta rufe wani sashi na sakatariyar gwamnatin tarayya da ke Abuja tun daren ranar Alhamis mai zuwa. Wannan dai na zuwa...