

Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya sanya dokar hana fita ta awanni 24 a ƙaramar hukumar Lamurde sakamakon sake barkewar rikicin ƙabilanci a wasu sassan yankin....
Rahoton Majalisar dinkin Duniya ya bayyana cewa mata a duniya suna da kashi 64 cikin 100 na ‘yancin doka idan aka kwatanta da maza. Rahoton ya...
Tsohon shugaban ƙasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya buƙaci shugabannin ƙasashen Afirka su rika fifita muradun jama’a sama da son zuciyarsu domin tabbatar da ci gaban nahiyar....
Rikicin yaƙi tsakanin Amurka da Iran ya janyo cikas ga tafiyar Umrah ta daruruwan Musulman Najeriya, bayan da kamfanonin jiragen sama suka soke tashin jirage zuwa...
Sojojin ƙasar nan sun kashe ƴanbindiga 45 da suka kai hari wani ƙauye a jihar Katsina da ke arewacin ƙasar. Lamarin ya faru ne ranar Juma’a...
Wasu yan bindiga sun kai hari kan jerin gwanon motocin tsohon ministan sufurin kasar nan Rotimi Amaechi Rahotanni sun ce harin ya faru ne a...
Hukumar tsaro ta Civil Defence shiyyar Kano, ta bukaci al’ummar jihar da su ci gaba da ba da gudummawa wajan tallafawa harkokin tsaro. Shugaban hukumar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Borno ta ce ba gaskiya ba ne rade radin da ake yadawa a kafafen sada zumunta na cewa za a gudanar da...
Tsohon shugaban kasar nan, Cif Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa rashin shugabanci na gari shi ne babban abin da ke kawo cikas ga ci gaban kasashen...
Kwamitin Majalisar Dattawa mai kula da asusun gwamnati ya yi barazanar kama wasu tsoffin manyan jami’an kamfanim mai na NNPCL bisa zargin rashin bayyana yadda aka...