

Gwamnan Jihar Neja Mohammed Umar Bago, ya amince da sake buɗe dukkan makarantun gwamnati da masu zaman kansu a faɗin jihar, bayan an ceto daliban ma’aikatar...
Wani jirgin sama marar matuki na rundunar sojin saman kasar nan ya fadi a dajin Zangata, da ke karamar hukumar Kontagora a Jihar Neja. Rahotanni...
Rahotannin da ke cewa Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, zai fice daga jam’iyyar NNPP zuwa jam’iyyar APC an dage shi, kamar yadda jaridar PlatinumPost ta...
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ce ƙasarsa ta ƙaddamar da wani ”mummunan hari kan Venezuela” tare da “kama shugaban ƙasar, Nicolas Maduro” da matarsa. ...
Babban Bankin kasar nan, CBN, ya sanar da cewa ƙasar nan ta samu rarar kuɗaɗen mu’amalar kasuwanci da ƙasashen waje da ya kai dala biliyan 4...
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a kasar nan a Jam’iyyar Labour, Peter Obi kuma jigo a jam’iyyar ADC ya ce babu ƙasar da ke samun cigaban...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa shekarar 2026 za ta bude sabon babi na karuwar tattalin arziki mai karfi, inda gwamnatin sa za ta kara...
Gamayyar kungiyoyin Arewa watau Coalition of Northern Groups CNG, ta yi Allah-wadai da shirin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na fara aiwatar da sabbin dokokin haraji daga...
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya taya al’ummar jihar murnar shiga sabuwar shekarar 2026. Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin da dubban al’umma...
Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu ya yi watsi da kiran da wasu kugiyoyi ke yi na dakatar da aiwatar da sabbin dokokin haraji da ya jaddada...