

Tsagin jam’iyyar NNPP a nan Kano yayi watsi da taron da jam’iyyar ta gudanar a Birnin tarayya Abuja, wanda ta bayyana shi a matsayin haramtacce. ...
Kungiyar askarawan jihar Zamfara sun samu nasarar halaka wani kasurgumin ɗan bindiga, mai suna Kacalla Isuhu Buzu, a garin Kaya da ke karamar hukumar Maradun. ...
Dakarun rundunar Operation Hadin Kai, da hadin gwiwar ‘yan sa kai sun yi nasarar kashe mayakan ISWAP 17 a wani samame da suka kai da sanyi...
Fadar shugaban kasa ta musanta zargin cewa ta sauya sabbin dokokin haraji a sirrance, bayan da ta ce babu wani gyara da ta yiwa dokokin...
Jam’iyyar APC ta fitar da jadawalin taron ta na kasa wanda zai gudana daga ranar 25 ga watan maris zuwa 28 ga watan na shekarar 2026....
Jam’iyyar PDP reshen Jihar Jigawa ta nemi shugabancin jam’iyyar na ƙasa da ya gaggauta janye dakatarwar da aka yi wa tsohon gwamnan jihar, Sule Lamido, daga...
Hukumar tsaro ta DSS ta gurfanar da Abdulmalik Abdulazeez Obadaki, wanda ake zargi da zama babban jagoran harin ta’addanci da aka kai wa majami’ar Deeper Life...
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya buƙaci gwamnonin ƙasar su yi biyayya ga umarnin kotun ƙoli da ya bai wa ƙananan hukumomi ƴancin tafiyar da kuɗaɗen su....
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya roƙi Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya sake duba umarnin janye jami’an ‘yan sanda da ke kula da...
Ƙasashen ƙungiyar Alliance of Sahel States AES, wato Burkina Faso, Nijar da Mali sun buɗe bankin zuba jari da ci-gaba domin aiwatar da manyan ayyukan more...