

’Yan bindiga sun sace tsohon ɗan majalisar dokokin jihar Ogun, Moruf Musa, a garin Ibiade da ke ƙaramar hukumar Ogun Waterside, a ranar Talata. Moruf Musa,...
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Hadin Kai sun kama wani mutum da ake zargin ɗan ƙunar baƙin wake ne a Jihar Borno, tare...
Rundunar sojin kasar nan ta tabbatar da samun nasara a ci gaba da kai farmaki da take yi kan yan ta’adda a sassan kasar nan ...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta gurfanar da Tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami da matarsa da kuma dansa a gaban kotu bisa...
Rundunar sojojin saman kasar nan NAF ta Operation Fansa Yamma, ta hallaka ’yan ta’adda da dama tare da lalata cibiyar kera bama-bamai da sansanonin su a jihar...
Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Sama ta kasa NCAA ta bayyana cewa tashin farashin tikitin jirgin sama da aka samu a watan Disamba, ba shi da...
Shugabannin zartarwa na jam’iyyar NNPP a mazabar Gargari, da ke Ƙaramar Hukumar Dawakin Tofa a Kano, sun kori Shugaban Jam’iyyar NNPP na jihar Kano, Hashimu Dungurawa,...
An samu katsewar babban layin wutar lantarki na Najeriya, lamarin da ya haddasa daukewar wutar a sassa da dama na Najeriya a yau Litinin, bayan da...
Jam’iyyar NNPP a jihar Kano ta ce, ba ta tare da wasu ‘ya’yanta da ke kiraye-kirayen a sauya sheka zuwa APC. Shugaban jam’iyyar a nan...
Majalisar wakilai ta buƙaci gwamnatin tarayya da ta jingine shirinta na fara aiwatar da sabuwar dokar haraji mai cike da ce-ce-ku-ce da ruɗani, har sai an...