

Gwamnatin jihar Bauchi ta sanar da cewa Gwamnan jihar Sanata Bala Muhammad ya killace kansa biyo bayan musabiha da ya yi da dan gidan tsohon mataimakin...
Shirye-shirye sun kammala yayin da gwamnatin jihar kano ta bada sanarwar cewar, Gwamnan jihar Kano Abdullahi umar ganduje zai gudanar da jawabi ga al’ummar jihar kano...
Wata gobara da ta tashi da Unguwar Tudun Maliki dake nan birnin Kano, ta yi sanadiyar Asarar dukiyoyi masu tarin yawa, tare da lalata wasu gidaje...
An dauki matakan tsaro a harabar majalisar dokoki ta Kano a dazu bayan da jami’an tsaro suka mamaye majalisar Wakilin mu na majalisar dokoki Awwal Hassan...
Da misalin karfe biyu na ranar yau Litinin ake sa ran cewa, gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje zai yi wa al’ummar jihar Kano jawabi...
Kungiyar shuganannin kananan hukumomi na jihar Kano ta ce kananan hukumomi a matakin su, sun shirya tsaf don tunkarar annobar Covid-19, la’akari da yadda ta ke...
Gwamnatin jihar Kano ta bada umarnin rufe dukkan Tsangayun karatun alkur’ani da makarantun Islamiyya dake fadin jihar don kaucewa annobar Coronavirus. Shugaban hukumar Tsangayu da makarantun...
Kungiyar ‘yan asalin jihar Katsina mazauna Kano ta bayyana cewa taimakekeniya da al’ummar Hausawa masu hali ba sa yi ga ‘yan uwan su ga marasa shi...
Jami’ar Bayero dake Kano ta umarci daliban da yanzu haka ke zaune a makarantar da su koma gidajen iyayen su, su zauna har nan da wata...
Limamin Masallacin Juma’a na Jami’u Ibadurrahaman dake Unguwar Tudun Yola cikin karamar Hukumar Gwale a nan Kano, Malam Muhammad Sani Zakariyya ya bukaci al’ummar musulmi dasu...