A yayin da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC za ta fara tattara sakamako zabe a yau yan Najeriya na ci gaba da dakon...
Hukumar zaben mai zaman kanta ta kasa INEC ta kori Farfesa Musa Izam a matsayin mai tattara sakamakon zabe a karamar hukumar Bokkos dake jihar filato ...
Masu sanya idanu na kasashen yammacin Afurka ECOWAS sun bukaci ‘yan takarar shugaban kasa a Najeriya da su amince da sakamakon zaben shugaban kasa da aka...
Bayan da aka sanar da sakamakon zabukan shugaban kasa dana ‘yan majalisun dokokin tarayya anan Kano, rahotanni daga hukumar zabe ta kasa (INEC), na nuna cewa...
Rundunar yan sadan jihar Kaduna ta sha alwashin kare rayuka da dukiyar al’ummar Kajuru. Rundunar yan sadan jihar Kaduna ta sha alwashin kare rayuka da dukiyar...
Cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta kasa (NCDC) ta ce an samu karin mutane Talatin da bakwai wadanda suka kamu da cutar zazzabin Lassa daga ranar hudu...
A yau ne ake saran ministan harkokin kasashen waje Geoffrey Onyeama, da shugbaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC, Ferfesa Mamudu Yakubu, zai gana...
Dan takaran shugaban kasa karkashin jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar, ya bukaci babbar kotun birnin tarayya Abuja da ta ja kunnen shugaban kasa Muhammadu Buhari da...
Fadar shugaban kasa ta musanta rahotannin da ke yawo a kafafen sadamunta da ke cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari zai sauke shugaban hukumar zabe ta kasa...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC zata dauka ka karar kan hukuncin da babbar kotun tarayya na rufe asusun gwamnatin jihar Benue....