Tuni dai wasu jiga-jigan yan siyasar Najeriya suka fara bayyana kudurin su na tsayawa takarar shugabancin kasar. Wannan ya nuna karara yadda suke yunkurin gadar kujerar...
A ranar Laraba mai zuwa ne jagoran ɗarikar Kwankwasiyya zai fice daga jam’iyyar PDP zuwa NNPP. Wata majiya mai ƙarfi daga jam’iyyar PDP ta tabbatarwa da...
Masanin siyasa kuma mai sharhi kan al’amuran yau da kullum Dakta Sa’idu Ahmad Dukawa ya ce, zaɓen shugabannin jam’iyyar APC da aka yi a baya-bayan nan...
Jam’iyyar PDP reshen jihar Kano ta bayyana kaɗuwarta kan ficewar Engr. Abba Kabir Yusuf daga jam’iyyar. Sakataren yaɗa labaran jam’iyyar na Kano Bashir Sanata ne ya...
Ɗan takarar Gwamnan Kano na jam’iyyar PDP a zaɓen shekarar 2019 Engr. Abba Kabir Yusuf ya bayyana dalilansa na ficewa daga jam’iyya zuwa NNPP. Abba Kabir...
Tsohon dan takarar gwamnan Kano a jami’iyyar PDP a zaben 2019 Abba Kabiru Yusuf ya sanar da komawa sabuwar jami’iyyar NNPPP daga jami’iyyarsa ta PDP. Wannan...
Tun bayan da aka fara kada gangar siyasar tunkarar babban zaben badi a Najeriya, tuni masu neman takara suka fara bayyana aniyar su ta tsayawa takara...
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta dakatar da wasu ƴan majalisar dokokin jihar Cross River su 20 da suka sauya sheƙa daga PDP zuwa...
Jam’iyyar PRP a Najeriya ta ce, yadda ake gudanar da shugabanci a Najeriya da jihohin ta ya sa za ta dawo a zaben shekarar 2023 domin...