Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya ce, yana da duukanin nagartar da zai iya tsayawa takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2023. Yahaya Bello ya sanar da...
Masanin kimiyyar siyasa da mu’amalar ƙasa da ƙasa a jami’ar Bayero da ke Kano Farfesa Kamilu Sani Fagge ya ce, zalinci da kama karya da wasu...
Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar ƙaramar hukumar birni Sha’aban Ibrahim Sharaɗa ya ce, gwamna Ganduje ya daɗe yana yi masa shigo-shigo ba zurfi. Sharaɗa ya bayyana...
Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar ƙaramar hukumar birni Sha’aban Ibrahim Sharaɗa ya ce, zai yi farin ciki idan Allah ya bashi kujerar gwamna a Kano a...
Jagoran Jami’iyyar PDP Sanata Rabi’u Musa Kwankwasiyya ya ce, tarin magoya baya da tsagin na su ke da shi ya sanya jami’iyyarsu ke ci gaba da...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya taya tsohon gwamna Sanata Rabi’u Musa kwankwaso murnar zagayowar ranar haihuwar sa. Gwanduja ya taya shi murna ne...
Tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce, shi da kan sa ya miƙa kan sa ga ofishin hukumar yaƙi da cin hanci da...
Tsohon Kwamishinan ma’aikatar ayyuka Injiniya Mu’azu Magaji Ɗan sarauniya ya ce har yanzu Alhaji Ahmadu Haruna Zago ne halastaccen shugaban jam’iyyar APC a Kano. Ɗan sarauniya...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce, shalkwatar Jam’iyyar APC ta ƙasa ta amince da Abdullahi Abbas a matsayin halastaccen shugaban ta a Kano. Gwanduje...