A ranar 25 ga watan Okotaban 2018 babban editan jaridar Daily Nigerian da ake wallafawa a Internet Ja’afar Ja’afar ya bayyana gaban majalisar dokokin jihar Kano....
An haifi Anna Nzinga a shekara ta 1583 a Ndongo wadda ita ce kasar Angola a yanzu, sunan mahaifinta Ngola Kilombo Kia Kasenda, wanda shi ne...
Gwamnatin jihar Neja ta amince da naɗin Alhaji Muhammad Barau a matsayin sabon sarkin Sudan na Kontagora. Kwamishinan ƙananan hukumomi da harkokin masarautu na jihar Emmanuel...
Mai martaba sarkin Karaye Alhaji Ibrahim Abubakar na II ya dakatar da dagacin Madobawa Malam Shehu Umar daga mukaminsa. Hakan na cikin wata sanarwar da mai...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya miƙa takardar kama aiki ga sabon sarkin Gaya mai daraja ta ɗaya Alhaji Aliyu Ibrahim Abdulkadir Gaya. Dakta Abdullahi...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta inganta gidan adana namun daji na jihar domin ƙara samun baƙi masu shigowa daga sassa daban-daban. Kwamishinan ma’aikatar al’adu...
Gwamnatin jihar Kano ta naɗa sabon sarkin Gaya. Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ne ya Amince da naɗin Alhaji Aliyu Ibrahim Gaya a Matsayin Sabon Sarkin...
Al’ummar karkara su samar da Burtalai tsakanin makiyaya da manoma – Sarkin Kano Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya bukaci Al’ummar karkara da...
Mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya naɗa Malam Muhd Bala Sa’idu a matsayin sabon mai unguwar Goron dutse. Sarkin ya naɗa shi ne...
Ƙungiyar Hausawan Afrika ta ce, harshen Hausa na ci gaba da samun ɗaukaka a kasashen duniya la’akari da yadda yake samun masu koyan sa. Wakilin kungiyar...