Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Jigawa

CoronaWave2: Gwamna Badaru ya umarci ma’aikata su fara aiki daga gida saboda Corona

Published

on

Gwamnatin jihar Jigawa ta umarci ma’aikata ƴan ƙasa da mataki na 12 su ci gaba da aiki daga gida saboda sake ɓarkewar annobar Korona.

Gwamnan jihar Muhammad Badaru Abubakar ne ya bayyana hakan yayin da yake ganawa da manema labarai a ranar Laraba.

Gwamnan ya ce, umarnin zai fara daga ranar Alhamis 24 ga watan Disamban da muke ciki.

Sai dai ya ce, umarnin bai shafi ma’aikatan lafiya da na ma’aikatar kuɗi ba.

A makon da ya gabata ne gwamnatin jihar ta rufe makarantu saboda Korona.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!