Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Covid-19: An kara samun mutane 6 sun kamu a Najeriya

Published

on

Hukumar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC ta sanar da samun karin mutane 6 da suka kamu da kwayar cutar Covid- 19 a kasar nan.

LABARAI MASU ALAKA

Covid-19: Mutane 2 sun warke a jihar Legas

Covid-19: Kungiyar Youths Helping Hands ta bada tallafi a Kiru

Covid-19: Ganduje ya karawa ma’aikata hutun sati 2

Hukumar ta wallafa hakan ne a shafinta na twitter, inda ta ce daga karfe tara da rabi na daren jiya akalla mutane 238 ke dauke da wannan cuta ta Corona a kasar nan.

Mutane biyu ne suka kamu a Jihar Kwara sai biyu daga Jihar Edo yayin da Jihar Rivers da kuma birnin tarayya Abuja ke da mutane dai-dai.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!