Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Da dumi-dumi: Ganduje ya baiwa ma’aikata hutu saboda Coronavirus

Published

on

Gwamnatin jihar Kano ta ce ta bada hutun mako biyu ga daukacin ma’aikatan jihar domin kariya daga annobar Coronavirus.

Kwamishinan yada labarai na jihar Kano, Kwamaret Muhammad Garba ne ya bayyana hakan jim kadan bayan kammala zaman majalisar zartarwar jihar a yau Talata.

Cikakken labarin zai zo ba da jimawa ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!