Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Dalilan da suka sanya Buhari ya amince a kafa jami’o’i 20 a Najeriya

Published

on

Gwamnatin Tarayya ta amince da samar da jami’o’I masu zaman kansu guda 20 a fadin kasar.

Ministan ilimin kasar Mallam Adamu Adamu, ya sanar da haka jim kadan bayan kamala taron majalisar zartaswar kasar.

Jami’o’in sun hada da Topfaith University da Thomas Adewumi University da Ave Maria University dakuma Al-Istiqama University a garin Sumaila dake jihar Kano DSS.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!