Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

Direbobi sun maka KAROTA da ‘Yan sanda a gaban kotu

Published

on

Kungiyar direbobi masu lodi a tashar mota dake NNPC Hotoro, sun shigar da karar hukumar KAROTA da kwamishinan ‘yan sandan Kano da babban sufeton ‘yan sanda a gaban kotu.

Direbobin sun roki babbar kotun tarayya dake nan Kano, kan ta dakatar da wadanda suke kara daga yunkurin daga wurin da suke sana’ar lodi.

Lauyan masu kara Barista Sabo Malam Garba ya shaidawa Freedom Radio cewa tuni kotu ta aike da sammaci ga wadanda ake kara, tare da dakatar dasu daga daukan wani mataki akai har zuwa hukuncin kotu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!