Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

News

DSS ta ci gaba da tsare matashin nan Baffa Hotoro a hannunta

Published

on

Hukumar tsaron farin kaya ta Nijeriya DSS a jihar Kano ta ci gaba da tsare matashin nan Baffa Hotoro bayan ya wallafa bidiyon neman afuwa ga Sheikh Ɗahiru Usman Bauchi da ya yiwa zagin tsamar nama.

Bayanan da Feedom Radio ta samu sun tabbata da cewa hukumar ta karɓi ƙorafe-ƙorafe da dama a kan matashin ciki har da na Gwamnatin Kano kan zargin yin kalaman ɓatanci.

Hukumar ta kuma karɓi ƙorafin iyalan Sheikh Ɗahiru Bauchi kan zagin da ya yi masa, kuma shi ne ma aka kammala a jiya har ya nemi afuwa.

Hukumar zata dauki mataki na gaba kan zarge-zargen da ake yi masa.

Rahoton: Bashir Sharfadi

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!