Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

ENDSARS: An yiwa EFCC kutse a shafukansu

Published

on

Wasu da ake zargin batagari ne sun yi kutse a website mallakin hukumar zabe ta kasa INEC da kuma hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC.

 

Rahotanni sun ce a baya-bayan nan masu kutse ta kafar Internet sun rika yin kutse cikin shafukan hukumomin gwamnati da dama a matsayin wani mataki na goya baya ga masu zanga-zangar neman rushe ‘yan sandan SARS.

 

Ta cikin wani sakon da daya daga cikin gungun masu kutsen ta Internet ya wallafa a shafinsa na twitter, ya nuna cewa, tuni suka karbe iko na shafukan ukumomin biyu.

 

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!