Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

FIFA ta ɗage wasannin share fagen halartar gasar cin ƙofin duniya ɓanbagen nahiyar afurka

Published

on

Hukumar ƙwallon kafa ta duniya FIFA) ta ɗage wasannin share fagen halartar gasar cin ƙofin duniya ta shekarar 2022 ɓangaren nahiyar afurka wanda aka tsara tun farko za ayi a watan yunin bana.

 

A yanzu dai hukumar ta FIFA ta ce za ayi wasanne a watan Satumban bana sakamakon ci gaba da fama da ake yi da cutar corona.

 

Haka zalika FIFA ta kuma bayyana rashin kyawun filayen wasanni a matsayin daya daga cikin dalilan

 

Bugu da kari, hukumar FIFA ta kara da cewa a watan Satumba, Oktoba da kuma Nuwamba za a fafata a wasanni tsakanin kasashen nahiyar da ke son halartar gasar ta cin ƙofin duniya

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!