Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Gwamna Radda ya amince da nada shugaban hukumar yaki da Rashawa

Published

on

Gwamnan jihar Katsina Dikko Radda ya amince da nadin sabon shugaban hukumar yaki da rashawa da kuma shugaban hukumar kula da al’amurorin kananan hukumomin jihar.

Ta cikin sanarwar da sakataren yada rabaran gwamnan jihar Malam Ibrahim Kaula, ya fitar, ya ce nadin ya biyo bayan samar da hukumar da gwamna Radda yayi a baya bayan nan.

Sabbin wadanda aka nada sun hadar da Mai shari’a Lawal Garba mai ritaya a matsayin shugaban hukumar ta Anti-Corruption, da Alhaji Usman Mamman-Maska a matsayin shugaban hukumar kula da harkokin kananan hukumomin jihar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!