Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Gwamnati ta soke adaidaita ko a yi musu garambawul – Baffa Babba

Published

on

Hukumar Karota tace matukar gwamnati bata soke ci gaba da sana’ar tuka adaidaita sahu ba to kuwa ya Zama wajibi ta sauya tsarinsu.

Wanna dai ya biyo bayan matakin da suka dauka na tafiya yajin aiki.

Shugaban hukumar Baffa Babba Danagundi ne ya bayyana hakan a yau lokacin da gamayyar kungiyoyin baburan adaidaita sahu suka kai masu ziyara tare da nesanta kansu kan yajin aikin da ake tsaka da yi.

Ya ce kawo yanzu yana jiran hukuncin da gwamnatin Kano zata dauka akan abunda masu baburan adaidaita sahu suka yi.

A nasa bangaren shugaban gamayyar kungiyoyin matuka baburan Adaidaita Sahu na Kano Alhaji Mansur Tanimu kira yayi da gwamnatin da kada ta dauki mummunan mataki akan ‘yayan ta sakamakon rashin da’a da wasu daga ciki suka aikata.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!