Connect with us

Labarai

Gwamnatin Adamawa ta dakatar da Sakataren hukumar kula da makarantun Sakandare

Published

on

Gwamnatin jihar Adamawa ta dakatar da sakataren zartarwar hukumar Kula da Makarantun Sakandare ta jihar, Mista Birsan Penuel, bisa zargin wasu kura-kurai wajen gudanar da ayyukansa.

Babban Sakataren yada Labaran Gwamnan jihar Ahmadu Umaru Fintiri, Humwashi Wonosikou, ne ya bayyana hakan a Yola babban birnin jihar.

 

Ya kuma ce an dakatar da jami’in ne domin gudanar da cikakken bincike kan lamarin.

 

Haka kuma, ya ce, an umarci babban sakataren hukumar da ya jagoranci ayyukanta, domin tabbatar da cewa ba a samu tsaiko a harkokin hukumar ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!