Connect with us

Labarai

Hisba ta sha alwashin cafke matasan da ke aikata laifuka a Masallatai

Published

on

Hukumar Hisba ta ce za ta hukunta duk wanda ta samu ya na aikata ba dai-dai ba a masallatan da ake gudanar da sallar Ittikafi musamman ga samari da yan Mata.

 

Mataimakin Babban kwamandan Hisbah na Kano Dakta Mujahiddin Aminuddin ne ya bayyana hakan ta cikin wani sakon murya da ya raba ga manema labarai.

 

Ya kuma ce hukumar ta baza jami’an ta masallatai dan sanya idanu a wannan lokaci da aka shiga goman karshe na watan Azumin Ramadana.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!