Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Idan Rayya zata amince zan iya aurarta a zahiri -Yawale

Published

on

Idan Rayya zata amince zan iya aurarta a zahiri -Yawale

Jarumin wasan kwaikwayonnan da tauraruwarsa ta haska a film din nan na Kwana Casa’in Auwal Ishaq wanda aka fi sani da yawale, ya bayyana cewa babu soyayya a tsakaninsa da daya jarumar Film din wato rayya sai dai kawai akwai mutunta juna a tsakaninsu.

Yawale ya bayyana hakan yayin tattaunawarsa da Freedom Radio ya kuma kara da cewa ai duka yin Allah ne kuma bai san ko nan gaba ba zasu iya yin soyayya kuma shi idan har tana sonsa to tabbas zai iya aurenta.

Shin ko yaya kuke kallon wannan batu?

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!