Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

KannyWood

Ina fatan Allah ya bani sana’ar da tafi Kannywood -Mansur Makeup

Published

on

Fitaccen jaruminnan Bello Muhammad Bello wanda aka fi sani da BMB dan jihar Filato ya nuna takaicinsa kan yadda ya ce ba’a baiwa jaruman masana’antar Kannywood kulawa ba, a yayin taron gangamin yaki da cutar Cancer da aka gabatar a birnin tarayya Abuja karkashin jagorancin uwar gidan gwamnan jihar Kebbi Hajiya Zainab Bagudu.

Wannan batu na General BMB ya janyo cecekuce musamman a shafin sa na Instagram inda fitaccen mai kwalliyar nan Mansur MakeUp yazo yayi tsokaci kamar haka.

“Wannan gaskiyane General amma kaima ka san da laifin mutanenmu don suna gani akayi haka kuma baza su yi magana ba kamar yadda kace saboda kar don abinda za’a basu a hanasu kokuma don kada akara kiransu kwadayi yayi mana yawa talauci ya yawaita a Kannywood ALLAH kabamu sana’ar da tafi ta samu da kuma albarka”

Rubutu masu alaka:

Da gaske Adam Zango ya dauki nauyin karatun dalibai?

Kun san abinda ya hana jaruma Maryam Yahya aure?

Abinda ya sanya ba zan iya auren Yawale a zahiri ba -Rayya

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!