Connect with us

Labarai

Iran ta sha alwashin ɗaukar fansa kan ƙwace jirgin dakon kayanta da Amurka ta yi

Published

on

Iran ta yi alƙawarin ɗaukar fansa bayan Amurka ta ƙwace wani jirgin dakon kayanta a Tekun gabas ta tsakiya.

 

Sojojin Amurka sun ce sun budewa jirgin wuta, lamarin da ya lalata injinsa, bayan ya yi ƙoƙarin wucewa ta shingen da Amurkar ta kafa.

 

Wakiliyar BBC ta ce shugaba Trump ya ce sojin ruwan Amurkar sun gargadi matuka jirgin da su dakata, amma suka yi kunnen kashi.

 

Wani kakakin sojojin Iran ya bayyana kwace jirgin a matsayin fashin teku, kuma saba yarjejeniyar zaman lafiyar da ke aiki.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!