Connect with us

Labarai

Jam’iyyar APM ta zargi Tinubu da rashin kwarewa kan matsalar tsaro

Published

on

Jam’iyyar APM ta zargi gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu da rashin kwarewa wajen magance matsalar tsaro a kasar nan.

 

Jam’iyyar ta ce gwamnatin na kokarin nuna cewa tsaro ya inganta, alhali kuwa har yanzu ana fama da kashe-kashe, garkuwa da mutane da hare-haren ’yan bindiga a sassan kasar.

 

APM ta kuma yi ikirarin cewa rahoton Global Terrorism Index na 2026 ya sanya Najeriya a matsayi na hudu cikin kasashen da matsalar ta’addanci ta fi tsanani a duniya.

 

Jam’iyyar ta ce gwamnatin Tinubu ba ta da cikakken tsari da za ta bi wajen kawo karshen matsalar rashin tsaron.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!