Connect with us

Labarai

Kaduna: Yan sanda sun kama mutane 41 da ake zargi da garkuwa da mutane da fashi

Published

on

Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta kama mutane 41 da ake zargi da garkuwa da mutane da fashi da makami, sannan ta ceto mutane bakwai da aka kashe tare da  kwato makamai da shanu da aka sace a wani samame da ta kai a fadin jihar.

 

Kwamishinan ‘yan sandan jihar , Rabiu Muhammad, ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai.

 

Ya kuma ce an samu nasarori tsakanin watan Maris da wannan watan na Aprilu  ta hanyar jami’an tsaro da kuma  samun baya nan sirri.

 

Kazalika ya ce rundunar ta kuma kwato makamai 24, harsasai 200 da kuma shanu 50 da aka sace. a jihar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!