Connect with us

Labarai

Kotu ta bayar da belin Nasir El-rufai

Published

on

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya samu beli daga Kotun Tarayya.

 

A hukuncin da kotun ta yanke, an amince da bayar da belin ga El-Rufai bayan sauraron bukatar da lauyoyinsa suka gabatar, inda kotun ta ga ya dace a ba shi damar fita bisa wasu sharudda.

 

Sai dai har yanzu ba a bayyana cikakken bayani kan sharuɗɗan belin ba, yayin da ake sa ran zai ci gaba da fuskantar shari’ar da ake yi a kansa a gaban kotun.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!