Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kaduna

Kaduna: Za a gurfanar da waɗanda suka kwashi kayan Corona a kotu

Published

on

Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta cafke mutane 25 da ake zargi da hannu wajen wawashe kayan tallafin Corona a jihar.

Jami’in hulɗa da jama’a na ƴan sandan jihar ASP. Muhammad Jalige shi ne ya tabbatar da hakan ga wakilinmu Haruna Ibrahim Idris.

Cikin wadanda aka kama har da mace, kuma za a gurfanar da su a gaban kotu domin yanke musu hukunci a cewarsa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!