Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Siyasa ba da gaba ba: Mustapha Jarfa ya nemi gafarar Gawuna

Published

on

Ɗan siyasar nan Mustapha Jarfa ya nemi afuwar mataimakin gwamnan Kano kan wasu kalaman ɓatanci da yayi a kan sa.

A ranar 22 ga watan Disamba na shekarar 2018 ne Jarfa ya fitar da wani faifan bidiyo ta kafafen sada zumunta wanda ciki yayi kalaman ɓatanci ga mataimakin gwamnan Nasiru Yusuf Gawuna.

Kuma a watan Janairu na shekarar 2019 wata kotu a nan Kano ta yanke masa hukuncin ɗauri, wanda daga bisani kuma aka bada belinsa, sannan aka ci gaba da shari’a.

Lauyan mataimakin gwamnan Barista Aminu Abdullahi ya ce neman afuwan jarfar ya kawo karshen shari’ar tun da ya amince bisa radin kansa cewa yayi kuskure.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!