Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Manyan Labarai

Kai tsaye: Hotunan yadda zaman majalisar zartarwa ta kasa ke gudana

Published

on

Shugaban kasa Muhammadu Buhari na jagoranci taron Majalisar zartarwa a karo na bakwai ta kafar Internet a fadar Gwamnatin dake a babban birnin tarayya Abuja.

ga wasu daga cikin hotunan zaman majalisar.

shugaban kasa Muhammadu Buhari a tsaye gabanin fara zaman majalisar zatarwa na yau Laraba

Wasu daga cikin ministoci da suke halattar taron ta kafar Internet.

Babban sakataren gwamnatin tarayya Boss Mustapha da shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa farfesa Ibrahim Gambari da kuma Babagana Mungono.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!