Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Kano: Bamu tafi yajin aiki a Kano ba -Kungiyar Likitoci

Published

on

Kungiyar Likitoci ta kasa reshen jihar Kano ta karyata labarin da ake yadawa cewa Likitoci za su tafi yajin aiki.

Shugaban kungiyar Likitoci ta kasa reshen jihar Kano Dakta Sunusi Muhammad Bala shine ya bayyana hakan a zantawarsa da wakilinmu Nasir Salisu Zango.

Dakta Sanusi Bala ya ce wannan labari ne da basi da tushe balantana makama.

Har ila yau, Dakta Sanusi ya ce babu wani shiri a kasa na cewa za su yi zanga-zanga wanda shima yace jama’a su kauracewa wannan labari domin ba daga wurinsu yake ba.

Karin labarai:

Covid -19:Kungiyar likitocin dabbobi ta bada tallafi

Covid-19: Kungiyar likitoci NMA ta raba kayan kare kai

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!