Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Karuwar rashin aikin yi barazana ce ga ƙasa – Chris Ngige

Published

on

Ministan kwadago da samar da aikin yi Dakta Chris Ngige ya ce, karuwar rashin aikin yi Barazana ce ga ƙasa .

Ministan ya bayyana hakan lokacin da ya halarci taron tattaunawa kan tattalin arziki wanda ma’aikatar ayyuka na musamman ta shirya a Abuja.

Ngige ya ce, rashin ilimi babbar barazana ce da zata kara haifar da matsaloli a kasar nan, inda yayi gargadin cewa matukar aka gaza magance ta, to kuwa kasar za ta shiga cikin wani yanayi.

Har ma ya ce, rashin aikin yi ga matasa lamari ne da zai kara haifar da matsalolin tsaro da kuma matsin tattalin arziki.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!