Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Kowa sai ya mallaki katin dan kasa kafin ya zama cikakken dan kasa – Pantami

Published

on

Gwamnatin tarayya ta ce daga yanzu zai zama wajibi ga duk dan kasar nan da zai bude asusun ajiya na banki ko yin rajistar zabe ya gabatar da lambar shaidar zama dan kasa ta NIN.

 

Ministan sadarwa da bunkasa tattalin arzikin fasahar zamani Isa Pantami ne ya bayyana haka a Abuja lokacin da ya ke ganawa da shugabannin kungiyar masu kamfanonin wayar tarho ta kasa.

 

A cewar Pantami burin gwamnatin shine ganin duk wani dan kasar nan ya kasance yana da lambar shaidar zama dan kasa.

 

Wannan na zuwa ne a lokaci guda da kamfanonin sadarwar ke bukatar gwamnatin da ta tallafa musu wajen cike gibin jari a bangaren sadarwa da ya kai akalla naira tiriliyan goma sha biyar

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!