Connect with us

Labarai

Kungiyar Kamfanonin Jiragen sama ta yi barazanar dakatar da jigilar fasinjoji

Published

on

Kungiyar Kamfanonin sufurin Jiragen saman kasar nan ta yi gargadin cewa kamfanonin jiragen sama a fadin kasar za su iya dakatar da ayyukansu daga ranar 20 ga Afrilun da muke ciki. Sakamakon  hauhawar farashi mai.

 

A cikin wata wasika mai kwanan wata 14 ga Afrilu, 2026, mai dauke da sa hannun Sakataren Zartarwa na Ƙungiyar Mista Clement Isong,  ta ce farashin man jiragen sama ya tashi daga Naira 900 a kan kowace lita zuwa Naira 3,300.

 

A cewar kungiyar, karuwar   farashin yana shafar harkokinsu da yau da kullum kuma yana neman durkusar da kasuwancinsu.

A don haka suka bukaci Gwamnatin tarayya tayi duba akan al’amarin domin samar masu da mafita.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!