Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Majalisar wakilai ta dage dawo wa ci gaba da ayyukanta

Published

on

Majalisar wakilan Nijeriya ta sanar da dage koma wa domin ci gaba da zamanta zuwa ranar 30 ga watan Janairun bana.

Hakan na kunshe ne ta cikin wani sako da mai tsawatarwa na majalisar Yahaya Danzaria,  ya aikewa yan majalisar,

Sanarwar ta ce, yana mai cewa za a koma zaman majalisar ne a ranar 30 ga watan Janairu da misalin karfe 11:00 na safe.

Rahotonni sun bayyana cewa, hakan na zuwa ne makonni biyu da zartar da kasafin kudin bana da majalisun kasar suka yi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!