Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

Mun daina karbar masu laifi -Gidan yarin Kano

Published

on

Jami’an hukumar ajiya da gyaran hali ta kasa reshen jihar Kano, sun ki amincewa su karbi masu laifi da kotu ta tura musu a yau Laraba.
Masu laifin wadanda kotun majistret dake unguwar Gyadi-gyadi a nan Kano ta yankewa hukunci ta kuma bada umarnin a kaisu gidan ajiya da gyaran halin, sai dai mahukunta gidan sun ki amincewa su karbi masu laifin.
Freedom Radio ta tuntubi kakakin hukumar ajiya da gyaran hali ta kasa reshen jihar Kano, DSC. Musbahu Lawal Kofar Nassarawa wanda ya ce, hukumar su ta samu wata oda daga sama, wadda ta dakatar dasu daga karbar duk wani mai laifi, har sai zuwa bayan annobar Coronavirus.

Karin labarai:

Wasu matasa sun yi kokarin shigar da kwaya gidan yarin Kano

Kun san dalilan da suka sanya aka garkame Sadiya Haruna a gidan yari?

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!