Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Rahoto : Mun kama masu ta’ammali da miyagun kwayoyi a cikin ‘yan takara a Kano – NDLEA

Published

on

Hukumar yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi NDLEA ta tabbatar da cewa an samu masu ta’ammali da miyagun ƙwayoyi a cikin ƴan takarar shugabannin ƙananan hukumomi da kansiloli na jihar Kano.

Haka kuma hukumar ta zargi hukumar KAROTA da yi mata da ƙwacen aiki, to ko wane aiki ne?

Ga ƙarin bayani a rahoton da Abba Isah Muhammad ya haɗa mana wanda zaku ji ta bakin wakilinmu Abubakar Musa Labaran a cikin jerin rahotannin mu.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!