Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Mutane 50 sun warke daga Corona a Kano

Published

on

Hukumomi a Kano sun ce izuwa yanzu mutane 50 aka sallama bayan sun warke daga cutar Covid-19 a jihar.

Gwamnatin Kano tace a ranar Lahadinnan an gano karin mutane 26 dake dauke da cutar Covid-19 a jihar, wanda hakan ya kai adadin wadanda aka gano sun kamu da cutar a Kano zuwa 602.

Ma’aikatar lafiya ta Kano ta wallafa a shafinta na Twitter cewa an samu karin mutane 5 da suka rasu sanadiyyar cutar, yanzu haka mutane 26 ne suka rasu sanadiyyar cutar Covid-19 a Kano.

Mutane 526 na cigaba da karbar kulawa daga jami’an lafiya a cibiyoyin killace masu dauke da cutar dake Kano.

Karin labarai:

Wadanda Corona ta hallaka a Kano sun zarce na Abuja

Lock Down: Wani Dan sanda ya koma taya matarsa aikin gida a Kano

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!