Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

An yiwa mutane 346 gwajin Corona a Sokoto

Published

on

Gwamnatin jihar Sokoto tace an yiwa mutane 346 gwajin cutar Covid-19 a jihar.

Ma’aikatar lafiya ta jihar Sokoto ta sanar a ranar Lahadi ta shafinta na Twitter cewa sakamakon gwajin an gano mutane 106 na dauke da cutar a jihar.

Haka kuma mutane 240 daga ciki an gano basa dauke da cutar, sai mutane 65 da suke zaman jiran sakamakon su.

Ma’aikatar lafiyan ta Sokoto tace mutane 13 ne suka warke daga cutar Covid-19 a jihar.

Sannan mutane 12 ne suka rasa ransu sanadiyyar cutar a Sokoto.

A gefe guda sauran masu dauke da cutar 81 suna cigaba da samun kulawa daga jami’an lafiya a cibiyar killace masu cutar dake Sokoto.

Karin labarai:

Covid-19: Tambuwal ya sanya dokar takaita zirga-zirga a Sokoto

Coronavirus ta bulla a Sokoto

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!