Connect with us

Labarai

NAHCON, ta ce jirgin farko na maniyyatan bana zai tashi ne daga birnin Owerri

Published

on

Hukumar jin dadin alhazai ta kasa NAHCON, ta ce, jirgin farko na maniyyatan bana zai tashi ne daga birnin owerri na jihar Imo.

Hakan na cikin wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar Fatima Usara, ta fitar tana mai cewa maniyyata 315 daga jihohin Imo da Abia da Bayelsa ne za su tashi a jirgin kamfanin Air Peace.

Fatima Usara ta kuma ce, tun a jiya Laraba ne tawagar hukumar ta NAHCON ta isa Owerri domin sanya ido kan shirye-shiryen jigilar maniyatan.
Jami’ar ta ce ana sa ran cewa jirage hudu ne za su tashi a rana guda.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!