Connect with us

Labarai

NAHCON ta kammala jigilar maniyyatan bana

Published

on

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON, ta sanar da kammala jigilar maniyyata aikin Hajjin bana zuwa ƙasar Saudiyya.

Hukumar ta ce an kammala jigilar ne bayan jirgin ƙarshe na kamfanin Max Air da ya tashi daga filin jirgin saman Gusau ɗauke da Mahajjatan jihar Zamfara, a yau.

NAHCON ta bayyana cewa an kammala tashin jiragi na 98 cikin kwanaki 18, inda Nijeriya ta samu guraben maniyyata 50,000 a Hajjin bana.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!