Connect with us

Labarai

NECO ta ce Gwamnatin Kano ta biya ta bashin Miliyan 475

Published

on

Hukumar shirya jarrabawar kammala makarantun Sakandare ta kasa NECO, ta tabbatar da cewar gwamnatin jihar Kano ta biyata basukan da suke binta na kudi da suka tasamman sama da naira miliyan dari hudu da Hamsin da Bakwai.

 

Shugaban hukumar a nan Kano Muhammad Abubakar Musawa ne ya bayyana hakan a zantawar sa da Freedom Radio dangane da bashin da gwamnati ta biya.

 

Ya kuma ce, duk a gwamnonin Najeriya babu gwamnatin da take biyan hakkokin daliban ta a hukumar kamar gwamnatin Kano.

 

Shugaban hukumar talNECO ya kuma yabawa hukumar kula da harkokin Karatu ta KERD karkashin jagorancin Hajiya Rabi Inuwa Hussain bisa jajir cewarta wajen ganin ilimi ya inganta a Kano.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!