Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta aike da takardar sammaci ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da kuma Atiku Abubakar bisa zarigin su da barnatar da...
Hukumar zabe ta kasa INEC ta musanta rade-radin cewa ba za ta yi amfani da na’urar tantance masu kada kuri’a ba watau Card Reader a yayin...
Jam’iyyar APC ta jihar Sokoto ta karya ta rade-radin da ake yadawa cewa tana shirye-shirye tsige mai alfarma sarkin musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar III daga kan...
Ana zargin mutane 40 ne suka rasa rayukan su a wani sabon harin da ‘Yan binding suka kai a kauyuka 2 da ke jihar Zamfara. Awanni...
Masanin kimiyyar siyasar a jami’ar Bayero ta Kano Dr Saidu Ahmad Dukawa ya bayyana cewa akwai bukatar sake wayar da kan ma’aikatan wucin gadi na hukumar...
Gwamnatin Jihar Kano ta mussanta zargin da ake yadawa cewa tana shirin sauya wa ‘yan fansho na jihar nan tsarin karbar fansho zuwa kamfanoni masu zaman...
Rahotanni daga kasar Somali na cewa an yi musayar wuta tsakanin jami’an tsaro da wasu ‘yan bindiga, sa’ao’i kadan bayan mutuwar sama da mutum talatin, sakamakon...
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari kauyen Kawaya dake karamar Hukumar Anka a jihar Zamfara, inda suka kashe fiye da mutane 13. Rahotanni sun bayyana cewa...
Kungiyar dattawan Arewa ta ACF ta bukaci dan takaran shugaban kasa karkashin jam’iyyar PDP Atiku Abubakar da ya amince da sakamakon zaben shugaban kasa da aka...
Burtaniya ta ce ta gamsu da sakamakon zabukan shugaban kasa dana ‘yan majalisun dokokin tarayya da aka gudanar a kasar nan a ranar Asabar da ta...