Mataimakiyar babban sakataren majalisar dinkin duniya Amina Mohammed ta danganta ayyukan ‘yan tada kayar baya a yakin Arewa maso gabas, kan kafewar da tafkin Chadi ya...
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke hukunci tare da umartar babban hafsan sojin kasan Najeriya Laftanar Janar Tukur Buratai da ya biya wasu...
Jam’iyyar APC ta karyata rade-radin da ke yawo cewa ta fitar da jadawalin gudanar da zaben cikin gida na babban zaben shekarar badi. A baya-bayan nan...
Mutane goma sha daya sun rasa rayukansu sakamakon mummunan hatsarin mota da ya ritsa da su akan titin Ibeto zuwa Kontagora a jihar Niger. Babban jami’in...
Gwamnatin tarayya ta yi gargadin cewa mafi yawa daga cikin shinkafar da ake shigowa da ita daga kasashen ketare tana da illa ga jikin bil adama....
Hukumar shirya jarrabawar kammala makarantun sakandire ta kasa NECO ta saki sakamakon jarrabawar da daliban kasar nan suka rubuta tsakanin watan Yuni da Yulin bana. A...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar babban birnin tarayya Abuja zuwa mahaifar sa Daura a jihar Katsina don gudanar da bikin babbar Sallah na bana. Shugaba...
Wata babbar kotun jihar Kwara da ke da zama a garin Ilorin babban birnin jihar karkashin jagorancin mai shari’a Ibrahim Yusuf, ta yi barazanar aikawa da...
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar talata 21 ga watan agusta kuma laraba 22 ga watan na agusta da muke ciki a matsayin ranar hutu domin gudanar...
Gwamnatin Jihar Kano ta jaddada kudurin ta na cigaba da inganta harkokin kiwon lafiya a fadin Jihar. Kwamishinan lafiya na Jihar Kano Dakta Kabiru Ibrahim Getso...